Akpabio Ya Musanta Zarge-Zargen Neman Aikata Lalata

washington dc — 

Shugaban Majalisar Dattawan Najerioya Godswill Akpabio ya musanta zargin neman aikata lalata da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ke yi akansa.

Ya yi martanin ne a yau Laraba bayan da Majalisar Dattawan ta koma zamanta, bayan hutun mako guda.

Da yake watsi da zargin, Sanata…

Akpabio Ya Musanta Zarge-Zargen Neman Aikata Lalata …C0NTINUE READING >>>>

Leave a Comment