BREAKING: Rurum Ya Shawarci Mafarautan Arewa Da Su Daina Zuwa Kudu Farauta 

Ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Rano-Bunkure daga Jihar Kano, Alhassan Rurum, ya buƙaci mutanensa da su daina zuwa Kudancin Nijeriya domin farauta. 

Wannan na zuwa ne bayan da aka kashe wasu mafarauta a garin Uromi da ke Jihar Edo.

Rurum ya yi wannan kira ne lokacin da ya kai…

Rurum Ya Shawarci Mafarautan Arewa Da Su Daina Zuwa Kudu Farauta  …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment