BREAKING: Sabuwar Matsala: Najeriya Ta Rage Yawan Lantarki ga Kasar Nijar

Najeriya ta rage yawan wutar lantarkin da take sayar wa Jamhuriyar Nijar daga megawatt 80 zuwa 46, wanda ke nuna raguwar kusan kashi 42% Ministar makamashin Nijar ta ce matakin ya sa kamfanin lantarki na Nigelec ke dauke wuta har na kwanaki a birnin Niamey da kewaye Najeriya da kanta…

Sabuwar Matsala: Najeriya Ta Rage Yawan Lantarki ga Kasar Nijar …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment