BREAKING: WAEC Ta Kwace Lasisin Makarantu 574 Sakamakon Satar Amsa

Hukumar shirya jarrabawar  kammala Sakandire a Yammacin Afrika (WAEC) ta Nijeriya ta sanar da cewa ta kwace lasisin makarantu 574 da aka samu da laifin aikata maguɗi a jarrabawar.

Hukumar ta bayyana cewa waɗannan makarantu ba za su iya gudanar da jarrabawa ba, koda yake jarrabawar…

WAEC Ta Kwace Lasisin Makarantu 574 Sakamakon Satar Amsa …C0NTINUE READING HERE >>>>

Leave a Comment