Wasu ‘yan bindiga sun kai hari gidan iyayen Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da ke Ihima, a Jihar Kogi.
A cewar wata sanarwa daga ofishin yaɗa labaran Sanatan ya fitar a Abuja ranar Alhamis, ya ce ‘yan bindigar da ba a san ko su wane ne ba sun yi tunanin cewa Sanatan na garin…
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Iyayen Sanata Natasha A Kogi …C0NTINUE READING HERE >>>>