Najeriya, Jamaica Za Su Karfafa Yerjejeniyar Zirga-zirgar Jiragen Sama Kai Tsaye

Najeriya, Jamaica Za Su Karfafa Yerjejeniyar Zirga-zirgar Jiragen Sama Kai Tsaye

WASHINGTON, D. C. —  Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai ba da shawara na musamman kan harkokin yada labarai da sadarwa ga Ma’aikatar Sufurin Jiragen Sama da Sha’anin Sararin samaniya, Tunde Moshood, ya sanya wa hannu a ranar Laraba. Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo,… Najeriya, Jamaica Za Su Karfafa Yerjejeniyar … Read more

NNPLC Ta Yi Kira Ga Masu Zuba Jari A Mai, Iskar Gas Da Su Karkato Najeriya

NNPLC Ta Yi Kira Ga Masu Zuba Jari A Mai, Iskar Gas Da Su Karkato Najeriya

WASHINGTON, D. C. —  Mataimakin Shugaban Kamfanin NNPC, Udy Ntia ne ya yi wannan kiran a ranar Talata yayin wani zama da masu zuba jari da aka gudanar a Houston, Texas, Amurka. Da ya ke jawabi kan taken, “Spotlight” wato janyo hankalin zuba jari ga man fetur da iskar gas Ntia ya jaddada… NNPLC Ta … Read more