Zargin N240m: Kotu Ta Umarci Kama Kwamishinan Ganduje, an Jero Wasu Laifuffuka

Babbar Kotun Jihar Kano ta ba da umarnin kama tsohon Antoni-Janar kuma Kwamishinan Shari’a, Barista M. A. Lawal, bisa zargin ɓatar N240mLawal yana fuskantar tuhume-tuhume huɗu da suka shafi ɓatar da kuɗi da cin amana, an aike masa da sammaci, amma ya gaza bayyana a kotuAlƙalin…

Zargin N240m: Kotu Ta Umarci Kama Kwamishinan Ganduje, an Jero Wasu Laifuffuka …C0NTINUE READING >>>>

Leave a Comment